Mene ne hukuncin shafan fuska da hannu bayan kamala yin addu’a, domin akwai wadanda suke bayyana hakan a amtsayin bidi’a wacce ake kinta?
Shin ya halatta a yi inshoran motocin haya, ta yanda idan an yi hatsarin hanya, ko gobara ta tashi, ko an sace motar zai sa a biya kudin motar?
Ta yaya shari'a ta kwadaitar da rikon wadanda ba a san asalinsu ba, kuma wani rin lada ake samu akan haka?
Shin jarrabawar rashin lafiya yana kankare zunubai da kura-kurai?
Yaya malaman Musulumci suka yi mu’amala da Wahabiyyawa?